Bakonmu A Yau

Farfesa Abba Gambo kan matakan da gwamnatoci ke dauka a Najeriya game da noma

Informações:

Sinopsis

Yanzu haka damina ta fara sauka a wasu sassan arewacin Najeriya, yayin da manoma ke shirin tinkarar aikin gona gadan gadan domin magance matsalar karancin abincin da kuma tsadar shi da aka fuskanta. Dangane da shirye shiryen noman, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Abba Gambo, mai bai wa gwamnonin Najeriya shawara a kan aikin noma. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakkiyar tattaunawarsu..........